Tehran (IQNA) Shugaban Falastinawa ya yi tir da Allawadai da kakkausar murya kan kisan da jami’an tsaron Isra’ila suka yi wa ‘yar rahoton tashar Aljazeera kuma fitacciyar ‘yar jarida ‘yar Falastinu, Shireen Abu Akleh.
Lambar Labari: 3487278 Ranar Watsawa : 2022/05/11